Categories
Labaran Duniya Nishadi Rahoto Siyasa Wasanni

Mutane 15 doka tasa halewa ayi musu jiniya a Najeriya -Abba Hikima

Duk Nigeria mutane 15 doka ta sahalewa yin amfani da jiniya. A ciki babu shugaban jami’an tsaro na farin kaya ballantana matar sa. Kuma hukuncin yin amfani da jiniya ga wanda doka bata sahalewa ba zaman gidan yari ne na wata 6.

Barin mutanen da basu cancanci a musu jiniya ba yin amfani da ita yana kara kumbura musu kai. Yana sa su girman kai da raina mutane. Kuma ya jawo raina doka.

Saboda haka, ya kamata yan sanda su kama wannan mata su gurfanar da ita a gaban kotu a bisa wannan laifi da sauran laifuffukan da suka fito fili.

Kuma indai shugabanni; zababbu da nadaddu basu takawa matan su da iyalan su birki akan shiga harkokin mulki ko bawa jami’an Nigeria umarni ba, to zaune bata kare mana ba a wannan kasa. Dan na tabbata wata rana wata shafaffiya-da-man in taci ta koshi, cewa za tayi a kamo mata shugaban sojoji.

Categories
Rahoto

Matsalar rayuwa sha a jahar Kano na ciwa Mutane tuwo a kwarya.

Tun bayan da aka samu Ambaliyar Ruwan Babban dam a jahar Kano ya tafi da manyan manyan fayif ɗin dake ɗauko ruwa Daga dam zuwa Injinan dake tace ruwa.

Har zuwa yanzu shiru ka keji kamar an aiki bawa Garin su ya kamata Gwamnatin jahar Kano tudu ba na tsana ki Dan magance wannan matsala taruwan sha da jama’a ke fama da ita .

Design a site like this with WordPress.com
Get started